Sub Categories

Pls Dan Allah Wanda ke da dubu Dari biyar yataimaka ya araminβ€¦πŸ‘πŸ‘
Ustaz abdool ka zama shaidaπŸ˜˜πŸ€­β€¦
Idan ban biyaba wallahi na yarda mark zuckerberg
yayi blocking dina kuma yacireni daga facebook



YANDA ZAKA ZAUNA LAFIYA IDAN KANA DA BUDURWA BAHAUSHIYA

1. Karka taba tsammanin zata kira ka awaya idan ba haka ba zaka mutu kana jira. 😊

2. Ka sani idan kace mata β€œI love you” ko ina sonki nagode kawai zata ce amma girmankai bazai barta tace maka I love you ba.πŸ‘©β€β€β€πŸ’‹β€πŸ‘©

3. Karka taba tsammani zata fara maka magana idan tana online. πŸ“±

4. Idan ka tura mata love messages kar kayi tsammanin zata yi maka reply. πŸ€¦β€β™‚

5. Kasani kai ke sonta, kuma kai zaka kula da ita, ita bazata iya yi maka komai ba.😭

6. Ko yaushe zata iya rabuwa da kai idan ta samu wanda yapi ka kudi. πŸ’ΆπŸ’΅πŸ’΄

7. Kasani cewa bakai kadai bane saurayinta.😑

Haqiqa idan kayi haka zaka zauna lapiya da budurwar ka bahaushiya.
Yan mata shin wannan magana haka take????
Gayu fa ??????

πŸ€·β€β™‚Karfa kayi Dariya πŸ˜€πŸ˜€πŸ˜€wani mutumine ya na sai da kilishi sai yayi kilishi sai aka yi hadari mai alamun ruwa sai aka fara ruwa sai ya kwashe kilishinsa sai aka dauke ruwan aka faso rana mai karfeee sai ya maida shi cikin rana lokacin sallah yayi sai aka shiga sallah yana cikin sallah aka dawo da ruwa masu tsananin karfii sai da aka kammala sallah sai yafito ya kalli sama ya kalli kilishinsa sai yaga duk yajike kuli kulin duk ya wanke sai yake cewa β€œkuma mutum yayi magana ace wuta zashi β€œπŸ˜„πŸ˜„πŸ˜„πŸ˜‚πŸ€£πŸ€£πŸ€£