🤷♂Karfa kayi Dariya 😀😀😀wani mutumine ya na sai da kilishi sai yayi kilishi sai aka yi hadari mai alamun ruwa sai aka fara ruwa sai ya kwashe kilishinsa sai aka dauke ruwan aka faso rana mai karfeee sai ya maida shi cikin rana lokacin sallah yayi sai aka shiga sallah yana cikin sallah aka dawo da ruwa masu tsananin karfii sai da aka kammala sallah sai yafito ya kalli sama ya kalli kilishinsa sai yaga duk yajike kuli kulin duk ya wanke sai yake cewa “kuma mutum yayi magana ace wuta zashi “😄😄😄😂🤣🤣🤣
Related Posts
YANDA ZAKA ZAUNA LAFIYA IDAN KANA DA BUDURWA BAHAUSHIYA 1. Karka taba tsammanin zata kira ka awaya idan ba haka Continue Reading..
YAU DUK ABINDA ZA’ACE SAI DAI ACE….😒😒😒 AMMA YAU DAI BAZANYI WANKA BA.. NACE BAZANYI BA FAH😎
Pls Dan Allah Wanda ke da dubu Dari biyar yataimaka ya aramin…👏👏 Ustaz abdool ka zama shaida😘🤭… Idan ban biyaba Continue Reading..
Bae Romela R600 Ya Fraga Ngwana Wa Gago O Rata Mollo Kudu. Aowa Jwale Gona Ra Jewa Soh
Ka ji amfanin abin ko!!! 😂😂😂 ———————— Wata matace ta auri miji siriri mara nauyi ita kuma irin matan nan Continue Reading..
Kajuri zamada makiyinka kotawanne hali saboda rayuwa batada tabbas
Nagana Go Fisa So,O Imelwa Ke Mpa Ya Go Ganiwa
Gobe ranar birthday din simcard dinane inaga zaiji dadi idan muka hadamasa katin bazata kowa a group dinnan ya aiko Continue Reading..
